by Sahara news
April 14th 2020.

KUNSAN MAKUDAN KUDADEN DA TARAYYAR TURAI TA BAWA NIGERIA DAN YAKAR CORONER VIRUS 

Kungiyar Tarayyar Turai ta bai wa gwamnatin Najeriya tallafin euro miliyan 50, a matsayin gudunmowarta ga kasar don yaki da 

Mai taimakawa Shugaba Buhari kan shafukan sada zumunta Bashir Ahmad ne ya sanar da hakan a shafinsa na Twitter a ranar Talata.

Bashir ya ce shugaban EU Ambasada Ketil Karlsen ne ya sanar da ba da tallafin a wata ganawa da ya yi da Shugaba Buharin ranar Talata a Abuja.

Search Website

Search

Subscribe

Newsletter

WhatsApp Google Map

Safety and Abuse Reporting

Thanks for being awesome!

We appreciate you contacting us. Our support will get back in touch with you soon!

Have a great day!

Are you sure you want to report abuse against this website?

Please note that your query will be processed only if we find it relevant. Rest all requests will be ignored. If you need help with the website, please login to your dashboard and connect to support